Babbar Kotun Majistire ta Kano, karkashin jagorancin, Mai sharia Hadiza Muhammad Hassan, ta bayar da umarnin kamo mata Bala Salisu, direban Babbar motar dakon kaya trailer, wanda ake tuhuma da …
Hausa
-
-
Abdulgafar Oladimeji Miliyoyin masoya kwallon kafa a Nijeriya suna ci gaba da nuna damuwa kan abin da za a iya bayyana wa a matsayin raguwar da koma baya ga daraja …
-
Nabilusi Abubakar K/Na’isa Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta yi kira ga daukacin al’umma da su kula da lafiyarsu tare da bin shawarwarin likitoci domin kauce wa matsalolin da ka …
-
Da yake bayani lokacin da Suka ziyarcrshi a fadar sa dake Gidan Sarki na Nassarawa Shugaban Jami’ar MyLes Isma’ila Sani Muhd Yace sunzo Nigeria ne domin Sanar da Sarkin wannan …
-
Kwankwaso Kai waye da zakace a Janyewa Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero Jam’ian Tsaro baka isa ba kuma baka da iko, Aminu Babba Dan Agundi Kwankwaso bashi da wani Hurumi …
-
Farfesa Usman Yusuf Ban taɓa gudu ko ja da baya ba ko nuna wata fargaba wajen bayyana matsayina a kan yaƙin da ake kan yi da ‘yan fashin daji da …
-
Hukumar Kare Hakkin Dan Adam ta Duniya, IHRC RFT, reshen Najeriya, tana bayyana tashin hankalin ta da Allah-wadai bisa yawaitar sace-sacen ɗalibai da ake yi a makarantu a faɗin ƙasar …
-
Kungiyar yan jaridun yanar Gizo ta ƙasa reshen jihar kano, Online Media Chapel ta yabawa kamfanin Dala Food Nig limited da Kamfanin POP Cola, bisa irin girmamawa da karramawar da …
-
Hausa
Ranar Tunawa da Jarumai: IHRC–RFT Nigeria Ta Kira Gwamnati da Masu Zaman Kansu da Su Inganta Jin Dadi da Kula da Tsofaffin Ma’aikata
Kungiyar International Human Rights Commission–Relief Fund Trust (IHRC–RFT) ta Najeriya ta yi kira ga gwamnati, kamfanoni masu zaman kansu, da al’umma baki ɗaya da su ɗauki matakan da suka dace …
-
Hausa
Daga “Kisan Ƙare – Dangi Da Aka Ce Ana Yi Wa Kiristoci” zuwa “Yunƙurin Juyin Mulki”: A Dai Yi Taka-Tsantsa
Na Farfesa Usman Yusuf Wannan muƙala ta yi batu ne a kan ƙullalliyar da aka ƙulla cewa ana yi wa Kiristoci kisan ƙare-dangi a Nijeriya, da jita-jitar cewa an kitsa …