Ƙaramar Hukumar Sumaila ta gudanar da wani muhimmin taron jin ra’ayin al’umma domin tattara shawarwari da gudunmawar jama’a wajen tsara kasafin kudin shekarar 2026. Taron ya gudana ne ranar Juma’a …
Hausa
-
-
Hausa
Hukumar Tace Fina-Finai Da Dab’i Ta Jihar Kano Ta Haramta Shirya Duk Wata Muhawara A Tsakanin Mawakan Addini
A wani yunkuri na tabbatar da zaman lafiya, daidaito da bin doka tsakanin mawaka bangaren nishadi da na addini, Shugaban Hukumar Tace Fina-Finai da Dab’i ta Jihar Kano, Abba El-Mustapha, …
-
Farfesa Usman Yusuf A ranar Talata, 19 ga watan Agusta na 2025, `yan Nijeriya suka wayi gari da bakin labarin wani hari da mahara suka kai kauyen Gidan Mantau da …
-
Hukumar Kare Hakkokin Dan Adam ta Ƙasa da Ƙasa (IHRC-RFT), reshen Najeriya, mai matsayin shawara na musamman a gaban Majalisar Dinkin Duniya (ECOSOC Special Consultative Status), ta bayyana matsanancin damuwa …
-
Daga Adamu iliyasu Hotoro Fiye da mutum 473 ne maza da mata, daga sassan karamar hukumar Tarauni za su amfana da shirin koyon sana’o’i Dinkin jakunkuna, takalma,belt, makeups ,gyara da …
-
HausaNews
Sarkin Hausawan Arewa, Ambasada Balarabe Tatari, Ya Aike da Sakon Ta’aziyya Bisa Rasuwar Janar Buhari da Aminu Dantata
Sarkin Hausawan Arewa kuma Ambasadan Zaman Lafiya, Alhaji Balarabe Tatari, ya aike da sakon ta’aziyya dangane da rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa, Janar Muhammadu Buhari (rtd), da fitaccen attajirin kasuwanci, Aminu …
-
Hausa
IHRC-RFT Najeriya Ta Goyi Bayan Tilasta Ma’aikatan Gwamnati Su Yi Amfani Da Makarantu Da Asibitocin Gwamnati
Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam ta Duniya (IHRC-RFT), reshen Najeriya, na bayyana cikakken goyon bayan ta ga kudirin da Hon. Amobi, dan Majalisar Wakilai na Tarayya, ya gabatar, wanda ke …
-
BusinessHausa
Access Bank Ta Ci Gaba Da Biyan Raba ₦2.50, Ta Samu Karin Kashi 21% Cikin Shekara Daya
Isiyaku Ahmed Access Bank Plc (ABL) ta bayyana biyan raba (dividend) na ₦2.50 domin shekarar 2024, wanda ke wakiltar rabar kaso 10.82%, mafi girma fiye da na GTB da ta …
-
Isiyaku Ahmed Kwanan nan Dangote Cement (DCE) ya bayyana rabon ₦30 a kan kowace kaso na hannun jari a 2024, inda ya ci gaba da biyansa daga shekarar da ta …
-
Iyalan wani Ma’aikacin Hukumar KAROTA, Yahaya Idris Ismail Barista wanda ya rasa ran sa tayi masa kisan gilla wanda ake zargin Direban wata motor daukar kaya yayi masa yayin da …